Wednesday, March 18
Shadow

Da Duminsa: Hukumar ‘yansandan jihar Kaduna ta gayyaci El-Rufai ya gurfana a gabanta dan amsa tambayoyi

Hukumar ‘yansandan jihar Kaduna ta gayyaci tsohon gwamnan jihar, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da wasu ‘yan APC 6 su gurfana a gabanta dan amsa tambayoyi.

A takardar data fitar yau September 4, 2025 hukumar ‘yansandan tace jam’iyyar ADC ta gabatar mata da El-Rufai da wasu mutane 6.

Ta zargesu da hannu wajan tunzura mutane da kuma kawo hargitsi a jihar.

Sauran wadanda aka gayyata tare da El-Rufai sune Bashir Sa’idu, Jafaru Sani, Ubaidullah Mohammed, Nasiru Maikano, Aminu Abita, da Ahmed Rufa’i Hussaini

Karanta Wannan  Ranar Juma'a Shugaba Tinubu zai kaiwa majalisar Tarayya kasafin kufin shekarar 2026

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *