Friday, January 16
Shadow

Da Duminsa: Hukumar Zabe me zaman kanta, INEC ta bayyana Gwamna Chukwuma Soludo a matsayin wanda ya lashe zaben jihar Anambra

Hukumar zabe me zaman kanta, INEC ta bayyana gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar a Karo na biyu.

A ranar Lahadi ne baturen zabe, Farfesa Edogah Omoregie ya bayyana Soludo a matsayin wanda ya lashe zaben da aka gudanar ranar 8 ga watan Nuwamba.

Soludo ya samu kuri’u 422,664 sai babban abokin Hamayyarsa, Prince Nicholas na APC ya samu kuri’u 99,445.

Karanta Wannan  Ji yanda dan majalisa yawa abokan aikinsa tonon silili, yace yanzu kowane Sanata ana bashi Naira Biliyan 2 dan majalisar wakilai kuma Naira Biliyan 1 dan suwa mutanen mazabarsu aiki tun bayan da shugaba Tinubu ya cire tallafin man fetur

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *