Friday, December 26
Shadow

Da Duminsa: Hukumar Zabe me zaman kanta, INEC ta bayyana Gwamna Chukwuma Soludo a matsayin wanda ya lashe zaben jihar Anambra

Hukumar zabe me zaman kanta, INEC ta bayyana gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar a Karo na biyu.

A ranar Lahadi ne baturen zabe, Farfesa Edogah Omoregie ya bayyana Soludo a matsayin wanda ya lashe zaben da aka gudanar ranar 8 ga watan Nuwamba.

Soludo ya samu kuri’u 422,664 sai babban abokin Hamayyarsa, Prince Nicholas na APC ya samu kuri’u 99,445.

Karanta Wannan  Fada Saboda Budurwa yasa an yi asarar rai a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *