Saturday, January 10
Shadow

Da Duminsa: Kakakin Majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya halarci zaman majalisar na yau yayin da ake rade-radin cewa ya yanke Jiki ya Fhàdì an garzaya dashi Asibiti

Rahotanni daga majalisar Dattijai sun tabbatar da cewa, kakakin majalisar, Godswill Akpabio ya halarci zaman majalisar na yau.

Hakan na zuwane bayan da rahotanni suka watsu cewa ya yanke jiki ya fadi an garzaya dashi asibitin kasar Landan.

Akpabio ya koka da matsalar watsuwar labaran karya inda yace suna da wahalar magancewa.

Majalisar dai ta nemi hukumar ofishin me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro, NSA su binciki yanda aka yi labarin ya yadu.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Jam'iyyar ADC ta su Atiku ta sanar da sabon gurin taro bayan da Otal da suka yi shirin yin taron a cikinsa yace taron bazai yiyu ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *