Monday, April 6
Shadow

Da Duminsa: Kakakin Majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya halarci zaman majalisar na yau yayin da ake rade-radin cewa ya yanke Jiki ya Fhàdì an garzaya dashi Asibiti

Rahotanni daga majalisar Dattijai sun tabbatar da cewa, kakakin majalisar, Godswill Akpabio ya halarci zaman majalisar na yau.

Hakan na zuwane bayan da rahotanni suka watsu cewa ya yanke jiki ya fadi an garzaya dashi asibitin kasar Landan.

Akpabio ya koka da matsalar watsuwar labaran karya inda yace suna da wahalar magancewa.

Majalisar dai ta nemi hukumar ofishin me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro, NSA su binciki yanda aka yi labarin ya yadu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: A karo na biyu bayan an ga Bidiyon su suna kokawa da zagin Juna, Gfresh Al-amin da matarsa sun sake shiryawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *