Tuesday, February 3
Shadow

Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda Jirgin sojojin Najeriya yayi sukar Dole dauke da sojoji 11 a kasar Burkina Faso

Wannan Jirgin Najeriya me suna C-130 kenan da yayi saukar gaggawa a kasar Burkina Faso bayan da hukumomin kasar suka bukaci hakan.

Akwai sojojin Najeriya 11 a cikin jirgin.

Kasar Burkina Faso tace irin wannan abu tarwatsa jirgin kawai suke idan aka musu shi.

Rahotanni sun ce jirgin na kan hanyar zuwa kasar Senegal ne shine ya ratsha ta Burkina Faso.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon ganawar da shugaba Tinubu yayi da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *