Tuesday, March 17
Shadow

Da Duminsa: Kasar Burina Faso ta fitar da sabon bayani kan Jirgin sojin Najeriya data kama da sojojin Najeriya 11 a ciki

Kasar Burkina Faso tace itace ta tursasawa jirgin sojojin Najeriya me suna C-130 ya yi saukar gaggawa saboda basu yadda da shawagin da yake a sararin samaniyarsu ba.

Sun ce sun baiwa sojojinsu umarnin duk jirgin da aka gani irin haka ya shiga kasar ba da Izini ba a harbeshi a darkakeshi ba tare da wata-wata ba.

Karanta Wannan  Wani Malamin Addinin Islama daga kasar Yarbawa ya dauki hankula bayan da yace wai idan ka gayawa Saniya cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya yi Wafati zaka ga Bàlà'i, ba zaka koma gida Lafiya ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *