Tuesday, February 24
Shadow

Da Duminsa: Mataimakin Gwamnan jihar Bayelsa, Lawrence Ewhrudjakpo ya yanke jiki ya fàdì a ofishinsa ya kuma rigamu gidan gaskiya

Rahotanni daga jihar Bayelsa na cewa, Mataimakin Gwamnan jihar, Lawrence Ewhrudjakpo ya yanke jiki ya fadi a ofishinsa.

An garzaya dashi FMC dake Yenagoa inda likitoci suka tabbatar da cewa ya rigamu gidan gaskiya.

Ya fadi ne da misalin karfe 1:30 na rana inda na kusa dashi suka ce hakan na da alaka da yawan aikin da yake yi.

Karanta Wannan  An yi min Wahayi Tinubu ba zai ci zabe a 2027 ba, Sannan wani matashine dan kimanin shekaru 37 zai zama shugaban kasa ya kayar da Tinubu zabe>>Inji Wannan faston

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *