Friday, December 26
Shadow

Da Duminsa: Sarkin Gusau ya rigamu gidan Gaskiya

Rahotanni da muke samu na cewa, Allah yawa Me martaba Sarkin Gusau, Dr. Ibrahim Bello rasuwa.

Ya rasu yau, Juma’a a Abuja bayan jinya.

Hutudole ya fahimci cewa, Sarkin ya rasu yana da shekaru 71 a Duniya.

Ya zama sarki ne a ranar 16 ga watan Maris na shekarar 2015 bayan rasuwar mahaifinsa.

Kakakin Gwamnan jihar Zamfara, Sulaiman Idis ya tabbatar da rasuwar Sarkin inda ya mika sakon ta’aziyya.

Karanta Wannan  Bidiyo: Sabuwar Rawar da gwamnan Osun yayi ta dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *