Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa: Tsohon Ministan Ministan shari’a, Abubakar Malami ya bar jam’iyyar APC zuwa ADC

Abubakar Malami, wanda ya yi Ministan Shari’a a mulkin Buhari, ya baiyana dacewar tasa ne a wata sanarwa da ya sanyawa hannu ya kuma wallafa a shafinsa na facebook.

Ya ce gwamnatin APC ta gaza wajen magance matsalolin talauci da tsaro a karkashin gwamnatin Tinubu, inda ya ce gwamnatin ta fi maida hankali kan harkokin siyasa maimakon magance matsalolin ƙasa.

Karanta Wannan  Hutun Sallah da jihar Kano ta baiwa Makarantu yayi yawa, Inji 'yan Kudancin Najeriya yayin da suke caccakar gwamnatin jihar suna cewa dama 'yan Arewa basu san muhimmancin ilimi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *