Friday, December 26
Shadow

Da Duminsa: Tsohon Ministan Ministan shari’a, Abubakar Malami ya bar jam’iyyar APC zuwa ADC

Abubakar Malami, wanda ya yi Ministan Shari’a a mulkin Buhari, ya baiyana dacewar tasa ne a wata sanarwa da ya sanyawa hannu ya kuma wallafa a shafinsa na facebook.

Ya ce gwamnatin APC ta gaza wajen magance matsalolin talauci da tsaro a karkashin gwamnatin Tinubu, inda ya ce gwamnatin ta fi maida hankali kan harkokin siyasa maimakon magance matsalolin ƙasa.

Karanta Wannan  Dan majalisar Amurka ya zargi Kwankwaso da hannu wajan Mhuzgunawa Kiristoci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *