Tuesday, February 24
Shadow

Da Duminsa: Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami ya bayyana Muguntar da DSS suka shirya mai da zarar an bayar da Belinsa

Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar ‘yansandan Farin kaya ta DSS na shirin sake kama tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami da zarar an bayar da belinsa.

Malami ne ya bayyana hakan ta bakin me magana da yawunsa, Muhammed Bello Doka.

Yace DSS na shirin yi masa wannan abu da ya kira take hakinsa ne bayan da kotu ta bayar da belinsa.

Malami yayi zargin cewa, DSS sun dana tarko akansa suna jiran a bayar da belinsa su sake chafkeshi.

Karanta Wannan  Mutane 30 Sun Mutu An Kwantar Da Wasu Gommai a Asibiti Bayan Sun Sha Burkutu a India

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *