Monday, February 23
Shadow

Da Duminsa:A yau ake tsammanin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai dawo Najeriya

Bayan shafe makwanni 3 baya nan, a yau, Litinin, 21 ga watan Mayu ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai dawo Najeriya.

Me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ne ya bayyana haka a kafar X.

Zuwa yanzu dai shugaba Tinubu ya shafe kwanaki 19 baya Najeriya inda fadar shugaban kasar tace ya je Turai ne hutu.

Karanta Wannan  Ba zaka bata mana suna ba, Ka kawo shaidar cewa, Sai an biya Naira Miliyan 3 ake gabatar da kudirin doka a majalisa ko mu hukunta ka>>Majalisar Wakilai ga dan majalisa, Ibrahim Usman Auyo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *