Monday, April 27
Shadow

Da Duminsa:A yau ake tsammanin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai dawo Najeriya

Bayan shafe makwanni 3 baya nan, a yau, Litinin, 21 ga watan Mayu ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai dawo Najeriya.

Me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ne ya bayyana haka a kafar X.

Zuwa yanzu dai shugaba Tinubu ya shafe kwanaki 19 baya Najeriya inda fadar shugaban kasar tace ya je Turai ne hutu.

Karanta Wannan  Saudiyya ta ɗauki nauyin kula da alhazan Iran har sai sun samu damar komawa gida

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *