Saturday, March 22
Shadow

Dakatarwar da nawa Fubara taimakonsa na yi, dan da ban dakatar dashi ba da Tuni majalisar jihar Rivers ta tsigeshi>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, dakatarwar da yawa Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara ce ta hana majalisar jihar tsigeshi a matsayin gwamna.

Ya bayyana haka ta bakin lauyan Gwamnati, kuma Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi inda yace da basu dakatar da Gwamna Fubara ba da tuni an tsigeshi.

Yace kuma da an tsigeshi da shikenan yayi batan bakatantan.

Yace amma dakatarwar ta Fubara wata dabara ce ta hana tsigeshi.

Shugaba Tinubu dai ya dakatar da Gwamna Fubara har na tsawon watanni 6.

Karanta Wannan  Nazir Sarkin Waka tare da Sheikh Dr. Mansir Yallawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *