Friday, December 5
Shadow

Dalibai a jami’ar Maradi University dake kasar Nijar sun Rhushye Katangar da aka gina dan raba bangaren maza dana mata a jami’ar

Rahotanni sun ce dalibai a jami’ar Maradi University dake kasar Nijar sun rushe katangar da aka gina dan raba bangaren maza dana mata a jami’ar.

Hukumomin makarantar sun so raba bangaren maza dana mata a jami’ar amma daliban suka ki amincewa da wannan yunkuri.

Lamarin har sai da ya kai ga Sarkin Maradi ya je makarantar dan ganewa idansa abinda ke faruwa.

Karanta Wannan  Labarin cewa an cire George Akume wanda kiristane daga mukamin sakataren gwamnatin tarayya, an mayeshi da musulma, Hadiza Bala Usman ka iya jawo rikicin addini>>Inji Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *