Thursday, May 15
Shadow

Duk Arewa Babu Dan siyasar da ya kai Kwankwaso Butulci>>Inji Dan Balki Kwamanda

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

A wata hira da ya yi da gidan radiyon jakadiya ɗan siyasar ya bayyana irin salon siyasar madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da cewa ya butulce wa duk waɗanda suka taimake shi a siyasa, saboda haka canza shekar da ’yan majalissar jam’iyyarsa suka yi alama ce ta rasin ingantaccen shugabanci na jagoran na Jam’iyyar NNPP.

Karanta Wannan  Yan Nigeria Basu iya Tattali Ba Amma N8,000 zata iya canza rayuwar matashi Wanda yasan meya keyi - Inji Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shattima

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *