Monday, April 6
Shadow

Duk Arewa Babu Dan siyasar da ya kai Kwankwaso Butulci>>Inji Dan Balki Kwamanda

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

A wata hira da ya yi da gidan radiyon jakadiya ɗan siyasar ya bayyana irin salon siyasar madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da cewa ya butulce wa duk waɗanda suka taimake shi a siyasa, saboda haka canza shekar da ’yan majalissar jam’iyyarsa suka yi alama ce ta rasin ingantaccen shugabanci na jagoran na Jam’iyyar NNPP.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Bayan Kiraye-Kiraye, Gwamnatin Tarayya ta saka Asibitin Aminu Kano cikin wadanda aka yi ragin wankin Koda daga Naira dubu 50 zuwa Naira Dubu 12

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *