Friday, December 5
Shadow

Duk Arewa Babu Dan siyasar da ya kai Kwankwaso Butulci>>Inji Dan Balki Kwamanda

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

A wata hira da ya yi da gidan radiyon jakadiya ɗan siyasar ya bayyana irin salon siyasar madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da cewa ya butulce wa duk waɗanda suka taimake shi a siyasa, saboda haka canza shekar da ’yan majalissar jam’iyyarsa suka yi alama ce ta rasin ingantaccen shugabanci na jagoran na Jam’iyyar NNPP.

Karanta Wannan  Matukar Muneerat Abdulsalam Ta Amince Ta Zo Mu Yi Aure, Dama Ina Da Burin Auren Wadda Ta Girme Ni, Inji Malam Musa Rafin Kuka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *