Friday, January 16
Shadow

Duk me cewa, bamu zaman Aure, yawa kansa Arziki>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Kilishi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Kilishi ta bayyana rashin jin dadinta kan kalaman da ake yi musamman akan taurarin fina-finan mata da cewa basa son zaman aure.

Ta bayyana hakane a wani Bidiyon ta dake yawo a kafafen sadarwa inda tace Aure mutuwa da haihuwa duk na Allah ne.

Tace wanda kuma bai yadda ba sai yawa kansa Arziki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: In banda Azzaluman Shuwagabanni da Allah ya jarrabi 'yan Najeriya dasu, kowane Dan Najeriya ya kamata ace Miloniya ne saboda Arzikin da Allah yawa kasar>>Inji Bature, George Galloway

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *