Friday, December 12
Shadow

Duk me cewa, bamu zaman Aure, yawa kansa Arziki>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Kilishi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Kilishi ta bayyana rashin jin dadinta kan kalaman da ake yi musamman akan taurarin fina-finan mata da cewa basa son zaman aure.

Ta bayyana hakane a wani Bidiyon ta dake yawo a kafafen sadarwa inda tace Aure mutuwa da haihuwa duk na Allah ne.

Tace wanda kuma bai yadda ba sai yawa kansa Arziki.

Karanta Wannan  Abin takaici ne ace Kungiyar mu ta Izala taje jihar Kebbi an yi wa'azi amma ba'a tabo maganar tsaron yankin ba a wajan wa'azin>>Inji Sheikh Yusuf Sambo Rigachukun

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *