Wednesday, April 29
Shadow

Duk me cewa, bamu zaman Aure, yawa kansa Arziki>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Kilishi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Kilishi ta bayyana rashin jin dadinta kan kalaman da ake yi musamman akan taurarin fina-finan mata da cewa basa son zaman aure.

Ta bayyana hakane a wani Bidiyon ta dake yawo a kafafen sadarwa inda tace Aure mutuwa da haihuwa duk na Allah ne.

Tace wanda kuma bai yadda ba sai yawa kansa Arziki.

Karanta Wannan  Ni 'yan uwana ba 'yan gargajiya bane kuma ni gyaran tarbiyya nake>>Martanin GFresh Al-amin ga wanda kw cewa shima 'yan uwansa su zaneshi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *