Sunday, May 25
Shadow

Duka da zagin me laifi baya cikin aikin ku>>Hukumar ‘Yansandan Najeriya ta gayawa ‘yansandan

Hukumar ‘yansandan babban birnin tarayya, Abuja ta gargadi ‘yansandan cewa duka da zagin wanda ake zargi baya cikin aikinsu.

An bayyana musu hakane a yayin wani taron karawa juna Sani da aka yi.

Akan samu rahotannin jikkata masu laifi ko wanda ake zargi da ‘yansanda suka kama daga lokaci zuwa Lokaci.

Karanta Wannan  Ji ainahin abinda ya faru tsakanin Minista Tugga da Mataimakin gwamnan jihar Bauchi(wanda aka ce ya zabgawa Ministan Mari) wanda sai da Mataimakin shugaban kasa ya shiga tsakani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *