Tuesday, December 16
Shadow

EFCC sun hanani Beli, Abubakar Malami ya koka

Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami ya koka da cewa EFCC sun hanashi Beli.

Hakan na zuwane bayan da EFCC ta kamashi tana bincikensa kan zargin almundahanar makudan kudade.

Daga cikin kudaden da ake zargin Malami da cinyewa hadda kudaden Abacha da aka kwato.

Karanta Wannan  Yunwa da Talauci ne ke jawo matsalar tsaro a Najeriya>>Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *