Monday, April 6
Shadow

Gwammatin tarayya ta ciwo bashin Dala Miliyan $747m dan gina titin Legas zuwa Calabar

Gwamnatin tarayya ta sanar da ciwo bashin Dala $747m dan gina Titin Legas zuwa Calabar.

Ministan kudi, Wale Edun ne ya bayyana hakan.

Yace za’a yi amfani da kudi ne wajan gina sashen farko na titin wanda ya tashi daga Victoria Island zuwa kauyen Eleko.

Yace aikin zai jawo hankalin masu zuba jari daga kasashen waje.

Karanta Wannan  Ni na fara yin takarar Musulmi da Musulmi na ci zabe, kuma Tinubu ma yayi ya ci zabe, idan wani ya isa ya gwada yin Kirista da Kirisa muga ko zai kai labari>>El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *