Tuesday, March 17
Shadow

Gwammatin tarayya ta ciwo bashin Dala Miliyan $747m dan gina titin Legas zuwa Calabar

Gwamnatin tarayya ta sanar da ciwo bashin Dala $747m dan gina Titin Legas zuwa Calabar.

Ministan kudi, Wale Edun ne ya bayyana hakan.

Yace za’a yi amfani da kudi ne wajan gina sashen farko na titin wanda ya tashi daga Victoria Island zuwa kauyen Eleko.

Yace aikin zai jawo hankalin masu zuba jari daga kasashen waje.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Allah Sarki, Sojannnan Muhammad dake ta neman a bashi damar ya ajiye aiki aka ki bashi dama har ya fito yayi Bidiyo ya gayawa Duniya, an kamashi an daure a Guard Room

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *