Tuesday, April 21
Shadow

Kalli yanda Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da me magana da yawun Shugaban kasa suka hadu a wajan kaddamar da littafin Garba Shehu

Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga kenan suka hadu a wajan wani taron kaddamar da littafi a Abuja.

Garba Shehu, Tsohon me magana da yawun shugaban kasa ne ya kaddamar da littafin wanda ya damu halartar manyan ‘yan siyasa.

Karanta Wannan  Duk abinda zaku yi ku je ki yi ta yi, idan 'yan Arewa basu zabi Tinubu ba ba zai zarce ba>>Inji fasto Elijah Ayodele

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *