February 22, 2025 by Auwal Abubakar Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya kada kuri’arsa a zaben kananan hukumomin dake gudana a jiharsa ta Osun a yau Asabar. Karanta Wannan Ke Uwace, Ki yi hakuri da rashin Kunyar da matan jihar mu suka miki, daukar nauyinsu aka yi>>Wike ya baiwa matar shugaban kasa, Remi Tinubu hakuri bayan matan jihar Rivers sun tashi sun fice daga dakin taro yayin da take jawabi