Wednesday, March 18
Shadow

Gwamnan Jihar Edo, Okpebholo ya bayyanawa Kwamishinoninsa cewa, rashin saka hular Shugaba Tinubu zuwa wajan aiki babban laifi ne

Gwamnan jihar Edo, Okpebholo ya bayyanawa ma’aikatan jiharsa cewa dolene duk wanda zai je wajan aiki ya zamana yana sa hular shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Yace rashin saka hular babban laifine wanda ba zai yafe ba.

https://twitter.com/dammiedammie35/status/1978343107671273696?t=bC020eNHsq9RA8MLEvr4JA&s=19

Karanta Wannan  Dole Sabon fafaroman da za'a zaba kada ya yi irin abinda marigayi Fafaroma Francis yayi na goyon bayan 'yan Luwadi da Madigo, Baibul ya koya aure tsakanin namiji da mace ne kawai>>Inji Wani babban Limamin Kirista

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *