Friday, December 26
Shadow

Gwamnan Jihar Edo, Okpebholo ya bayyanawa Kwamishinoninsa cewa, rashin saka hular Shugaba Tinubu zuwa wajan aiki babban laifi ne

Gwamnan jihar Edo, Okpebholo ya bayyanawa ma’aikatan jiharsa cewa dolene duk wanda zai je wajan aiki ya zamana yana sa hular shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Yace rashin saka hular babban laifine wanda ba zai yafe ba.

https://twitter.com/dammiedammie35/status/1978343107671273696?t=bC020eNHsq9RA8MLEvr4JA&s=19

Karanta Wannan  Kwata-Kwata gwamnatin ka bata da tausayin talaka>>Kungiyar Kwadago ta Soki Tinubu kan kara farashin man fetur

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *