Monday, February 23
Shadow

Gwamnati ce zata kayyade farashin man fetur dina>>Inji Dangote

Aliko Dangote ya bayyana cewa,Farashin man fetur da zai rika sayarwa daga matatarsa gwamnatin tarayya ce zata kayyade farashinsa.

Yace majalisar zartaswa ce zata kayyade farashin man kuma yace au ta bangarensu abinda suke jira kenan.

Dangote kuma yace mansa na da ingancin da zai yi gogayya da na kowace kasa a Duniya.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Fadar Shugaban kasa ta yi magana kan abin kunyar da ake zargin shugaba Tinubu da yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *