Friday, July 17
Shadow

Karya ake mana bamu ce zamu yi zanga-zanga akan kara kudin man fetur ba>>Kungiyar Daliban Najeriya

Kungiyar Daliban Najeriya, NANs ta fito ta karyata labaran dake yawo cewa wai zasu yi gagarumar zanga-zanga akan karin kudin man fetur da aka yi.

Kungiyar ta bakin kakakin majalisarta Afeez Akinteye ta bayyana cewa, karya ake mata bata fitar da maganar yin zanga-zanga ba.

Kungiyar tace tana bada shawarar a warware wannan matsala ta ruwan sanyi

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Tun ina Yarinya 'yar Shekara 5 na gano karyar da ake mana a coci, daga nan na ji soyayyar Annabi Muhammad(Sallalahu Alaihi Wasallam) ta shiga Raina kuma na zabeshi a matsayin Masoyi, Munirat Abdulsalam ta gayawa Kiristoci masu ce mata ta koma Kirista

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *