Monday, April 6
Shadow

Gwamnati ta saka ladar Naira Miliyan 5 ga duk wanda ya taimaka aka kama masu laifin da suka tsere daga gidan gyara hali su 7, kalli Hotunansu ko kasan wani

Gwamnatin tarayya ta wallafa hotunan masu laifi da suka tsere daga gidan gyara hali na Ilesa dake jihar Osun.

Gwamnatin tace ta saka ladar Naira Miliyan 5 ga duk wanda ya taimaka aka kama su.

Da safiyar ranar Talata ne dai masu laifin suka tsere a yayin da ake tsaka da ruwan sama.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Nurse me aiki a dakin karbar Haihuwa ta roki matan Arewa cewa dan Allah idan suna da ciki su rika aske gashin gàbànsu kamin lokacin haihuwa yayi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *