Tuesday, January 13
Shadow

Gwamnati ta saka ladar Naira Miliyan 5 ga duk wanda ya taimaka aka kama masu laifin da suka tsere daga gidan gyara hali su 7, kalli Hotunansu ko kasan wani

Gwamnatin tarayya ta wallafa hotunan masu laifi da suka tsere daga gidan gyara hali na Ilesa dake jihar Osun.

Gwamnatin tace ta saka ladar Naira Miliyan 5 ga duk wanda ya taimaka aka kama su.

Da safiyar ranar Talata ne dai masu laifin suka tsere a yayin da ake tsaka da ruwan sama.

Karanta Wannan  SDP ta fara kaɗa hantar jam'iyya mai mulki, mu ba gwaskaye mu ke so ba Talakawa sun ishe mu - El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *