Friday, July 17
Shadow

Gwamnati ta saka ladar Naira Miliyan 5 ga duk wanda ya taimaka aka kama masu laifin da suka tsere daga gidan gyara hali su 7, kalli Hotunansu ko kasan wani

Gwamnatin tarayya ta wallafa hotunan masu laifi da suka tsere daga gidan gyara hali na Ilesa dake jihar Osun.

Gwamnatin tace ta saka ladar Naira Miliyan 5 ga duk wanda ya taimaka aka kama su.

Da safiyar ranar Talata ne dai masu laifin suka tsere a yayin da ake tsaka da ruwan sama.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: 'Yan Najeriya ina muku jaje dan kun tafka babbar Asara, saboda na bar Najeriya na koma 'yar Nijar>>Inji Fatima

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *