Sunday, January 25
Shadow

Gwamnatin tarayya ta rabawa masu kananan sana’o’i tallafin Naira 250,000 dan karfafasu a Jihar Ondo

Gwamnatin tarayya ta rabawa masu kananan sana’o’i tallafin Naira 250,000 kyauta a jihar Ondo.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne ya jagoranci rabon inda yace wannan tsari ne da ake yinshi a kowace sashe na kasarnan dan karfafa masu kananan sana’o’i.

Yace wannan daya daga cikin tsare-tsaren shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne na kokarin karfafa kananan ‘yan kasuwa da suka yi zarra.

Yace kudin ba bashi bane, an bayar dasu ne dan gwamnati ta karfafa ‘yab kasuwar kyauta.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Naga wasu matsiyatan malamai wai sunawa Trump Alqunut kar ya kawo Khari, To babu inda wannan Al-Qunut din zata je saboda malaman Karnukan Farautar 'yan Siyasa ne>>Inji Adam Ashaka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *