Saturday, December 13
Shadow

Gwamnatin tarayya zata gyarawa ma’aikata tsarin Kiwon Lafiya

Gwamnatin tarayya ta sanar da shirin gyarawa ma’aikatan ta tsarin kiwon lafiyarsu.

Gwamnatin tace hakan ya zama dole musamman lura da hauhawar farashin magunguna.

Gwamnatin ta bayyana hakane a yayin gwaji kyauta da kawa ma’aikatan a lokacin bikin satin ma’aikata a Abuja.

Shugabar ma’aikatan gwamnatin tarayya, Mrs Didi Walson-Jack ce ta bayyana hakan a wajan inda tace kula da lafiyar ma’aikatan na da muhimmanci musamman lura da muhimmancin aikin da suke.

Tace tsarin da ake kai a yanzu ya zama tsohon yayi yana da kyau a sake dubawa dan sabuntashi.

Karanta Wannan  An gano ƙanƙara mai shekara fiye da miliyan ɗaya a duniya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *