Tuesday, December 23
Shadow

Gwanin Burgewa, Kalli Bidiyon yanda ‘yan kwallon kasar Egypt suka karanta Fatiha da Suratul Ikhlas sau 3 dan neman nasara kamin wasansu da Zimbabwe

‘Yan Kwallon kasar Misra/Egypt sun karanta Fatiha da suratul Ikhlas sau 3 a dakin canja kaya kamin wasansu da kasar Zimbabwe a ci gaba da gasar AFCON.

Bidiyon nasu ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta inda musamman musulmai suka rika musu fatan Nasara.

Kuma sun yi nasara a wasan inda Egypt taci 2 Zimbabwe taci 1

Karanta Wannan  Na yi amanna dari bisa dari Tinubu ne zai sake cin zabe a 2027, saboda babu wani dan takara me karfi da zai iya kayar dashi daga ADC>>Inji Sanata Shehu Sani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *