Saturday, December 13
Shadow

Har yanzu dai Jirgin sojojin Najeriya da sojoji 11 na hannun kasar Burkina Faso

Zuwa safiyar yau babu wani karin bayani game da Jirgin sama na sojojin Najeriya C-130 da sojoji 11 da kasar Burkina Faso ta kama.

A daren jiya ne dai Kasar ta Burkuna Faso ya sanar da kama jirgin da sojonin bayan da suka shiga sararin samaniyar kasar ba da izini ba.

Hukumomin kasar dai sun ce suna kan bincikene.

Sannan sun yi gargadin cewa duk wani Sabon Jirgin da ya kara ketawa ta sararin samaniyar su ba da izini ba kakkboshi zasu yi ba wata kakkautawa.

Karanta Wannan  Gwamnan Jihar Kano ya bayar da Naira Miliyan 15 dan a ci gaba da kulawa da me cutar daji, Halisa Muhd

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *