Thursday, June 5
Shadow

HOTUNA DA ƊUMI-ƊUMI: KALLI YANDA ‘Yáɲ Gombe Sun Daka Wawa Ga Shinkafar Seyi Tinubu

Wasu matasa a jihar Gombe sun daka wawa kan shinkafar Seyi Tinubu.

Ance motar ce ta yi faci ta tsaya sai kuma aka ankara cewa tallafin abincin Seyi Tinubu ne cike a motar, daga nan ne aka hau warwaso babu ji babu gani.

Ana raɗe-raɗin cewa Seyi ya haƙura da zuwa sauran jihohin Arewa ne duba da yadda ake ta ƙorafi kan abincin da yake rabawa al’ummar Arewa.

Me zaku ce?

Karanta Wannan  Hotuna: Gidajen man fetur na NNPC sun fara sayar da litar mai akan Naira 850 zuwa 897

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *