Friday, July 17
Shadow

HOTUNA DA ƊUMI-ƊUMI: KALLI YANDA ‘Yáɲ Gombe Sun Daka Wawa Ga Shinkafar Seyi Tinubu

Wasu matasa a jihar Gombe sun daka wawa kan shinkafar Seyi Tinubu.

Ance motar ce ta yi faci ta tsaya sai kuma aka ankara cewa tallafin abincin Seyi Tinubu ne cike a motar, daga nan ne aka hau warwaso babu ji babu gani.

Ana raɗe-raɗin cewa Seyi ya haƙura da zuwa sauran jihohin Arewa ne duba da yadda ake ta ƙorafi kan abincin da yake rabawa al’ummar Arewa.

Me zaku ce?

Karanta Wannan  Gwamnatin Najeriya tamin alkawarin bani jirgin ruwan danyen man fetur 15 a wata amma guda 5 kawai suke bani>>Inji Dangote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *