
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi baƙuncin jakada na musamman daga Mai Martaba Sarkin Qatar, ƙaramin ministan Ƙasashen Waje na ƙasar, Dr Mohammed Bin Abdulaziz L Thani tare da rakiyar jakadan Qatar a Najeriya, Ali Ghanem Al-Hajri.

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi baƙuncin jakada na musamman daga Mai Martaba Sarkin Qatar, ƙaramin ministan Ƙasashen Waje na ƙasar, Dr Mohammed Bin Abdulaziz L Thani tare da rakiyar jakadan Qatar a Najeriya, Ali Ghanem Al-Hajri.