Wednesday, March 18
Shadow

Hotuna: Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi baƙuncin jakada na musamman daga Mai Martaba Sarkin Qatar

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi baƙuncin jakada na musamman daga Mai Martaba Sarkin Qatar, ƙaramin ministan Ƙasashen Waje na ƙasar, Dr Mohammed Bin Abdulaziz L Thani tare da rakiyar jakadan Qatar a Najeriya, Ali Ghanem Al-Hajri.

Karanta Wannan  RAYUWA KENAN: Jiya Aka Yi Da Shi Za Su Hadu Yau Da Safe, Sai Gashi Kafin A Kai Lokacin Allah Ya Yi Masa Cikawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *