Thursday, February 5
Shadow

Hotuna: Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi baƙuncin jakada na musamman daga Mai Martaba Sarkin Qatar

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi baƙuncin jakada na musamman daga Mai Martaba Sarkin Qatar, ƙaramin ministan Ƙasashen Waje na ƙasar, Dr Mohammed Bin Abdulaziz L Thani tare da rakiyar jakadan Qatar a Najeriya, Ali Ghanem Al-Hajri.

Karanta Wannan  Tsaka Mai Wuya: Har yanzu Atiku yaƙi karɓar katin zama ɗan Jam'iyyar ADC kan jin Jonathan zai koma PDP

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *