Thursday, February 26
Shadow

Hotuna: Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi baƙuncin jakada na musamman daga Mai Martaba Sarkin Qatar

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi baƙuncin jakada na musamman daga Mai Martaba Sarkin Qatar, ƙaramin ministan Ƙasashen Waje na ƙasar, Dr Mohammed Bin Abdulaziz L Thani tare da rakiyar jakadan Qatar a Najeriya, Ali Ghanem Al-Hajri.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Majalisar Dattawa ta amince Tinubu ya ciyo bashin Dala Biliyan 21 daga kasashen Duniya Daban-daban

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *