Friday, December 5
Shadow

Idan aka bani damar tsayawa takarar shugaban masa a ADC wa’adi 1 kacal zan yi>>Inji Amechi

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa iadan aka bashi damar tsayawa takarar shugaban kasa a jam’iyyar ADC wa’adin mulki daya zai yi.

Amaechi ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a Channels TV inda yace kuma idan suka kafa gwamnati abinda zasu fara yi shime samar da abinci.

Amaechi yace babu yanda za’a yi a iya nagance matsalar tsaro idan mutane na cikin yunwa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda tsageran IPòB suka tarwatsa wani shingen sojoji a Umahia jihar Abia

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *