Friday, December 5
Shadow

Idan Gwamnati ta ki hukunta Lawal Triumph, to bata da hurumin ci gaba da tsare Abdul Jabbar, hakanan idan wani ya taba Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) nan gaba ba za’a iya hukuntashi ba>>Inji Abdullahi Sani Tijjani

Malamin Darika, Abdulfatahi Sani Tijjani ya bayyana cewa idan gwamnati ta kyale Sheikh Lawal Triumph bata hukuntashi ba.

Yace daliban Abdul Jabbar Zasu fito su nemi a sakeshi kuma Gwamnatin bata da hurumin ci gaba da rikeshi.

Hakanan yace wani ba zai taba Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) nan gaba ba a iya hukuntashi ba.

Karanta Wannan  Yawanci maza suna soyayya ne kawai dan su yi lalata da budurwarsu>>Tems

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *