
Malamin Darika, Abdulfatahi Sani Tijjani ya bayyana cewa idan gwamnati ta kyale Sheikh Lawal Triumph bata hukuntashi ba.
Yace daliban Abdul Jabbar Zasu fito su nemi a sakeshi kuma Gwamnatin bata da hurumin ci gaba da rikeshi.
Hakanan yace wani ba zai taba Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) nan gaba ba a iya hukuntashi ba.