Friday, December 5
Shadow

Idan Matarka ta bata gamsar da kai, ‘Yar Tawaye ce, ka hanata abinci>>Malam Alkarmawi

Malamin Addinin Islama, Sheikh Alkarmawi ya bayyana cewa, Idan mace bata gamsar da miji ta zama ‘yar Tawaye kuma zai iya hanata abinci.

Malamin ya kara da cewa, Shima miji idan baya iya gamsar da matarsa, ta fadakar dashi.

Ga Jawabinsa a Bidiyon kasa:

Karanta Wannan  Bamu tare da masu sukar Tinubu suna cewa baiwa arewa komai ba, Tinubu yawa Arewa kokari>>Inji Gwamnoni 18 na Arewacin Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *