Tuesday, April 14
Shadow

Idan Matarka ta bata gamsar da kai, ‘Yar Tawaye ce, ka hanata abinci>>Malam Alkarmawi

Malamin Addinin Islama, Sheikh Alkarmawi ya bayyana cewa, Idan mace bata gamsar da miji ta zama ‘yar Tawaye kuma zai iya hanata abinci.

Malamin ya kara da cewa, Shima miji idan baya iya gamsar da matarsa, ta fadakar dashi.

Ga Jawabinsa a Bidiyon kasa:

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Sheikh Aminu Daurawa Dan Shi'a ne shiyasa yake cewa awa kasar Iran Addu'a amma baya halatta ga Musulmi na kwarai yawa kasar Iran addu'ar>>Inji Sheikh Saidu Aliyu Maikwano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *