Friday, December 5
Shadow

Ina cikin Farin ciki sosai, Allah na gode maka da rashin Buhari>>Inji Me son kafa kasar Yarbawa Sunday Igboho

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Me son kafa kasar Yarbawa ta Oduduwa, Sunday Igboho ya bayyana farin cikinsa da rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta.

Yace cikin dare Buhari a zamanin mulkinsa ya aika jami’an tsaro su kasheshi, yace amma Allah bai yadda ba.

Yace to yau gashi Buhari ya mutu, Dan haka yana cikin farin ciki.

https://twitter.com/ChuksEricE/status/1944458322955866172?t=Yli8vLg9WsDMjF6btqQCRg&s=19

Lamari dai wasu sun amince dashi inda wasu suka ce bai kamata ba.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: A yayin da suke shirin kulla alaka me karfi dan kwace mulki a 2027, an gano cewa Gwamnonin PDP sun daina daukar wayoyin Atiku da El-Rufai idan sun kirasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *