Friday, December 26
Shadow

Ina fatan Buhari ya ci gaba da hutawa a Aljannah>>Inji Shugaba Tinubu yayin da ya kaiwa A’isha Buhari ziyara

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yiwa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari addu’ar Allah yasa ya ci gaba da hutawa a Aljannah.

Ya bayyana hakane yayin ziyarar da ya kaiwa matar Marigayi Muhammadu Buhari, Hajiya A’isha Buhari a Kaduna.

Shugaba Tinubu ya kai ziyarar ne a jiya Juma’a.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda wasu matasa suka Hàllàqà wani shugaban Fulani a jihar Benue, Sojoji sun kama wanda ake zargi suka damkawa 'yansanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *