Tuesday, May 19
Shadow

Ina fatan Buhari ya ci gaba da hutawa a Aljannah>>Inji Shugaba Tinubu yayin da ya kaiwa A’isha Buhari ziyara

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yiwa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari addu’ar Allah yasa ya ci gaba da hutawa a Aljannah.

Ya bayyana hakane yayin ziyarar da ya kaiwa matar Marigayi Muhammadu Buhari, Hajiya A’isha Buhari a Kaduna.

Shugaba Tinubu ya kai ziyarar ne a jiya Juma’a.

Karanta Wannan  Ku Yi Amfani da Shafukan Sada Zumunta Wajen Ƙarfafawa Ƙasa, Ba Raba Kan Jama’a Ba, Sakon Shugaba Tinubu Ga Matasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *