Thursday, January 15
Shadow

Ina goyon bayan Tinubu ya zarce a 2027, Kuma Kwankwaso ya mai mataimaki>>Inji Dan majalisa Abdulmumin Jibrin

Dan majalisar tarayya daga jihar Kano, Abdulmumin Jibrin ya bayyana cewa, Yana goyon bayan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zarce a shekarar 2027.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a Channels TV.

Yace dalilinsa shine yana son kamar yanda Arewa ta yi shekaru 8 akan mulki, itama kudu ta kammala shekaru 8.

Yace yana mamakin dan Arewa ya rika cewa an cuci Arewa a tsarin karba-karba na mulki a Najeriya.

Karanta Wannan  Na Samu Manyan Kyaututtuka Daga Wajen Manyan Murane A Yayin Bikin Zagayowar Ranar Haihuwa Ta, Shi Ya Sa Bikin Ya Ɗauki Hankulan Jama'a A Kafar Sada Zumunta, Cewar Jarumar Samha M. Inuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *