Thursday, February 26
Shadow

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Matashiyar Likitar Dabbobi, Dakta Sumayya Saeed Ta Rasu A Sokoto Sakamakon Haďaŕìn Mota

Allah Ya Yi Wa Haziƙar Matashiyar Likitar Dabbobi Kuma Ƴar Kasuwa, Dakta Sumayyah Saeed Abubakar Rasuwa Sakamakon Hatsarin Mota Da Ta Samu Tana Bisa Babur Mai Mota Ya Buge Su A Daren Jiya Asabar A Sokoto.

An Yi Jana’izarta Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Gidan Amba, Kusa Da Gadar Bafarawa, Hanyar Zuwa Umaru Shinkafi Polytechnic, Sokoto Yau Lahadi.

Allah Ya Jikanta Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Akpabio ya kai Sanata Natasha Akpoti kara kotu kan takardar Hakuri da shagube data yi masa, Yace yana son Kotu ta sa Natasha ta goge Wasikar a shafinta na sada zumunta sannan ta bashi Hakuri

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *