Wednesday, April 8
Shadow

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Matashiyar Likitar Dabbobi, Dakta Sumayya Saeed Ta Rasu A Sokoto Sakamakon Haďaŕìn Mota

Allah Ya Yi Wa Haziƙar Matashiyar Likitar Dabbobi Kuma Ƴar Kasuwa, Dakta Sumayyah Saeed Abubakar Rasuwa Sakamakon Hatsarin Mota Da Ta Samu Tana Bisa Babur Mai Mota Ya Buge Su A Daren Jiya Asabar A Sokoto.

An Yi Jana’izarta Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Gidan Amba, Kusa Da Gadar Bafarawa, Hanyar Zuwa Umaru Shinkafi Polytechnic, Sokoto Yau Lahadi.

Allah Ya Jikanta Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Wani Wakilin Kiristoci na zagayawa yanawa shugaba Tinubu Yakin Neman zabe inda yace ko da wa Tinubu zai sake tsayawa takara a 2027 shi zasu zaba saboda abinda ya musu ko Shuwagabannin kasa Kiristoci da suka yi shugabanci a Najeriya basu musu ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *