Tuesday, April 14
Shadow

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Matashiyar Likitar Dabbobi, Dakta Sumayya Saeed Ta Rasu A Sokoto Sakamakon Haďaŕìn Mota

Allah Ya Yi Wa Haziƙar Matashiyar Likitar Dabbobi Kuma Ƴar Kasuwa, Dakta Sumayyah Saeed Abubakar Rasuwa Sakamakon Hatsarin Mota Da Ta Samu Tana Bisa Babur Mai Mota Ya Buge Su A Daren Jiya Asabar A Sokoto.

An Yi Jana’izarta Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Gidan Amba, Kusa Da Gadar Bafarawa, Hanyar Zuwa Umaru Shinkafi Polytechnic, Sokoto Yau Lahadi.

Allah Ya Jikanta Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Hotuna: Kalli yanda matashi dan fafutuka Khalid ya koma bayan da Hukumar DSS ta sakoshi, an tsareshi tsawon makonni 11 saboda yin zanga-zangar tsadar rayuwa a Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *