Wednesday, March 18
Shadow

Jami’an tsaro na gani wasu abubuwan ke faruwa amma sai suce wai ba zasu dauki mataki ba saboda suna jiran Umarni>>Inji Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya bayar da labarin cewa, a wasu lokutan jami’an tsaro na kallo wasu abubuwan ke faruwa amma sai su ce wai ba zasu iya daukar mataki ba suna jiran umarni daga sama.

Ya bayyana hakane yayin hira da manema labarai.

Dauda yace wasu lokutan har kuka yake.

Yace abin takaici duk inda wani shugaban ‘yan Bindiga yake a jiharsa ya sani kuma duk inda zasu yana sane amma babu abinda zai iya yi.

https://twitter.com/AM_Saleeeem/status/1963549967643034005?s=19
Karanta Wannan  Hoto: Davido ya nuna yanda yayi zabe a kasar Amurka, Saidai 'yan kasar Africa ta kudu sunce karya yake a bola ya dauki kuri'ar yayi hoto da ita dan ace shi dan America ne

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *