Wednesday, March 18
Shadow

Ji abinda Bello Turji yayi bayan da yaga sojoji sun kashe me gidansa

Tun bayan da sojojin Najeriya suka kashe Buzue gidan Bello Turji, Turjin ya aka rasa inda ya shige.

Rahotanni sun bayyana cewa a yanzu haka, Bello Turji da mayakansa sun canja maboya.

A baya suna zaunene a wani guri dake kusa da Tsafe.

Amma yanzu sun tashi daga nan inda suka koma Munhaye duk a cikin jihar ta Zamfara.

Babban me kawo rahotanni akan harkar tsaro, Zagazola makamane ya bayyana hakan.

Karanta Wannan  An samu Ci Gaba: Gwamnatin Najeria ta bayyana cewa za ta ƙaddamar da tauraron ɗan'adam guda huɗu da za su taimaka wajen lura da yanayin ƙasa da kuma yaƙi da matsalolin tsaro da ake fama da su

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *