Wednesday, July 9
Shadow

Ji abinda Bello Turji yayi bayan da yaga sojoji sun kashe me gidansa

Tun bayan da sojojin Najeriya suka kashe Buzue gidan Bello Turji, Turjin ya aka rasa inda ya shige.

Rahotanni sun bayyana cewa a yanzu haka, Bello Turji da mayakansa sun canja maboya.

A baya suna zaunene a wani guri dake kusa da Tsafe.

Amma yanzu sun tashi daga nan inda suka koma Munhaye duk a cikin jihar ta Zamfara.

Babban me kawo rahotanni akan harkar tsaro, Zagazola makamane ya bayyana hakan.

Karanta Wannan  Har yanzu muna nan kan Bakanmu cewa, Tinubu ya sabawa doka dakatarwar da yawa Gwamnan jihar Rivers kuma muna kiran ya dawo dashi>>Kungiyar Lauyiyi ta Najeriya, NBA

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *