Friday, January 16
Shadow

Ji Ainahin dalilin da yasa kasar Amurka ta bukaci Gwamnatin Tinubu ta sauke Muhammad Badaru daga Ministan tsaro

“Ƙãsar Amurķa ce ta biɲciķa bayanan tsohon ministan tsaro Badaru Abubakar ta gano cewa ba shi da wata gøgēwa kan harkokin tsarø ta umarci fadar shugaban Najeriya a cire shi daga ministan tsaro, wannan, shi ne dalilin murabus ɗinsa”.

Kamar yadda Dokin Karfe TV taji tsohon ɗan majalissar tarayya daga Jihar Jigawa, Onarabul Sani Muhammad Zorro, cikin tattaunawarsa da manema labarai.

Me zaku ce?

Karanta Wannan  Yan Nijeriya Sun Soma Kira Da A Saki DCP Abba Kyari Domin Tunkarar 'Ýan Bìndigaŕ Da Suka Addabi Yankunan Arewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *