Friday, December 5
Shadow

Ji yanda shugaba Tinubu ya kaiwa Sojojin dake Fagen yaki ziyarar ba zata ba tare da jami’an tsaronsa ba a jihar Katsina

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kaiwa sojojin Najeriya na rundunar Operation FANSAR YAMMA dake yaki da ‘yan Bindiga a jihar Katsina ziyarar ba zata dan ya ga yanda ake gudanar da aiki.

Shugaban ya je ne ba tare da jami’an tsaronsa ba kamar yanda aka saba.

Ya karfafa sojojin musamman yanda suka sadaukar da rayuwarsu dan samarwa mutanen Najeriya tsaro.

Yace zasu yi kokarin biyan sojojin dukkanin hakkokinsu da kuma inganta rayuwarsu data iyalinsu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Asarar Naira Miliyan 3 Abba El-Mustapha yasa na yi kuma Allah ya isa, Sannan bai isa yamin Auren Dole ba>>Inji Maiwushirya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *