Saturday, September 12
Shadow

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar ta’aziyya ofishin jakdancin Najeriya da ke birnin Monrovia domin jajanta rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Yayin ziyarar tasa a ranar Laraba, Mista Boakai ya sanya hannu kan rajistar makoki a ofishin bayan ya samu tarɓa daga jakadan Najeriya R.O Mohammed.

Alaƙar Najeriya da Laberiya na da tarihi sosai. A shekarun 1990, Najeriya ta tura sojojinta domin kawo ƙarsen yaƙin basasar ƙasar.

Karanta Wannan  Biyo bayan cewar da yayi ya samawa mutane aiki>>An zakulo tsohon Bidiyon Hon. Isa Ali Pantami inda yake cewa, A matsayinsa na Minista ba zai iya samarwa kowa aiki ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *