Saturday, December 13
Shadow

Ji yanda ta kaya bayan da Na Yi Ido Biyu Da Wanda Suka Yi Gàrkùwà Da Ni A Masallacin garin mu, inji Cmr. Mb Muhammad

Yadda Na Yi Ido Biyu Da Wanda Suka Yi Garkuwa Da Ni A Masallaci, inji Cmr. Mb Muhammad.

“Na yi alwala zan yi Sallah a gidan man Shema dake Bakin Ruwa Kaduna, sai na ga daya daga cikin wadanda suka yi garkuwa da ni a masallacin shi ma zai yi sallah.

Bayan mun idar a Salla sai na tambaye shi ka gane ni? Yace eh ya gane ni, amma yanzu amma yanzu na tuba na daina wannan mummunar harkar ta ta’aďdancin, yanzu haka ma sana’ar acaba nake yi don na rufawa kaina da iyalina asiri. Sauran abokanan sana’ar mu wasu an kashe su wasu kuma sun tuba inji shi dan ta’aďdan, daga karshe na ce na yafe masa kuma na yi masa alkairi”.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo Da Duminsa: A karshe dai an baiwa Maiwushirya kyautar gida saboda 'YarGuda tace ba zata aureshi ba sai yana da gida

Shin idan kai ne za ka yafe masa?

Daga Madubi H

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *